Posts

Showing posts from August, 2011

Boko Haram a Nigeria

Kungiyar nan da aka fi sani da suna BOKO HARAM a Nigeria wadda take da halhakib kaddamar da wadansu Harere da ake kaiwa a Nigeria, ta samu asali ne akan Rashin kishin Shugabanni da kuma rashin adalchi da Shugabanni ke yima wadanda dsuke Mulka. Haka kuma akwai Talauchi da rashin aiki yi fa ke damun Matasa a Nigeriam Babban Hanya bi a wannan matsalan da ke Damun kasar mu Nigeria shine aiwatar da Adalchi ga wadanda shugabanni ke mulka, tare da rashin nuna bamabachi ko kuma akida ga Al'umma, samar ma matasa aikin yi da kuma kula da tarbiyan matasa a cikin kasa suna daga cikin abubwan da gwamnati ya kamata ta kula dasu domin maganchi irin wadannan Kungiyoyin Kunno kai a cikin kasa Nigeria Kasa mai al'umma kimanin mutane Miliyan Dari da Hamsin (150.000000) baya ga haka kuma Nigeria itace kasar da tafi kowace Yawa a nahiya mu ta Africa, Kuma itace tafi kowace kasa yawan bakaken fata a duniya. Akwai babban aiki ga mahukuntan Nigeria domin magance wannan matsala ta Boko haram. Kungi